Wata sabuwar cuta ta yi ajalin yara a Borno, iyayensu kuma na kwance a asibiti
An shiga jimami a ƙauyen Kukurpu da ke yankin Kwajaffa a Ƙaramar Hukumar Hawul, Jihar Borno, bayan da wasu yara huɗu ƴan gida ɗaya suka rasu a dalilin wata mummunar cuta, yayin da iyayensu ke samun kulawa a asibiti.
Zagazola Makama, mai!-->!-->!-->…