Buji a Jigawa za ta ɗauki sabbin ƴan vigilante 40 domin ƙarfafa tsaro
Ƙaraman Hukumarm Buji a Jihar Jigawa ta sanar da shirin ɗaukar sabbin jami’an vigilante guda 40 domin ƙara ƙarfi ga ayyukan tsaro a yankin.
Wakilinmu ya gano daga wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na ƙaramar hukumar, Aliyu B.!-->!-->!-->…
Wasu da ake zargin matsafa ne sun farmaki wajen jana’iza, sun hallaka mutane
An samu mummunan hari a daren Alhamis lokacin da wasu da ake zargin ƴan ƙungiyar asiri ne suka kai farmaki wajen jana’iza a ƙauyen Ezi, Ogidi, ƙaramar hukumar Idemili ta Arewa, Jihar Anambra, inda suka kashe mutane huɗu tare da jikkata!-->…
Sowore ya ƙi janye kalaman da DSS ta ce na “ƙarya, ɓatanci, kuma abin tayar da hankalin jama’a” ne…
Ƙwararren ɗan fafutuka kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar AAC a zaɓen 2023, Omoyele Sowore, ya ƙi amincewa da buƙatar hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) wacce ta nemi ya janye wani rubutu da ya wallafa a dandalin sada zumunta na X,!-->…
Gwamnan Kano ya aika da ƙudirin ƙara tsaurara dokar hana auren jinsi da sauran ayyukan masha’a a…
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da miƙa ƙudirin doka zuwa Majalisar Dokokin Jiharsa domin haramta auren jinsi da sauran abubuwan da aka bayyana a matsayin na rashin tarbiyya a jihar.
Wakilinmu ya tattaro daga wata!-->!-->!-->…
Duk ɗan Afirkan da zai je Burkina Faso ba sai ya biya kuɗin biza ba – Gwamnatin Ƙasar
Gwamnatin Burkina Faso ta sanar da cire kuɗin biza ga dukkan ƴan ƙasashen Afirka, a wani mataki da ta bayyana a matsayin ƙarfafa zumuncin ƴan Afirka da kuma sauƙaƙa motsi da hulɗar kayayyaki.
BBC ta rawaito cewa Ministan Tsaro na ƙasar,!-->!-->!-->…
Haɗarin mota ya yi tonon silili, NDLEA ta kama tabar wiwi kilogiram 112 bayan motoci 2 sun yi karo
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi (NDLEA) a Kano ta ce ta gano tabar wiwi mai nauyin kilogiram 112, bayan haɗarin mota da ya rutsa da wata Golf da ta yi karo da babbar mota a kan hanyar Zaria–Kano, a Gadar Tamburawa.
!-->!-->!-->…
ICPC ta bankaɗo ayyuka 1,440 da kuɗinsu ya kai naira biliyan 271 a Arewa maso Yamma da Arewa maso…
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa a Ma’aikataun Gwamnati (ICPC) ta bayyana cewa ta bankaɗo tare da bibiyar ayyuka 1,440 da darajarsu ta kai naira biliyan 271.054 a cikin shekaru biyu da suka gabata, a yankunan Arewa maso Yamma da Arewa!-->…
Tinubu ya ba da umarnin gaggawa ga ministoci na rage tsadar kayan abinci a Najeriya
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya bai wa wani kwamiti na Majalisar Zartarwa ta Tarayya (FEC) umarnin gaggawa kan rage tsadar kayan abinci a kasuwannin ƙasar.
Wakilinmu ya tattaro daga jawabin Ƙaramin Ministan Harkokin Noma da Tsaron!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda sun sake bankaɗo wata lalatar a Jigawa ta satar shanu da satar wayoyin lantarki, sun kama…
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta ce ta samu nasarar daƙile satar shanu da kuma kama waɗanda suka lalata wayoyin wutar lantarki a wasu sassan jihar, tare da kama mutane da dama da ake zargi da hannu a cikin laifukan.
Wakilinmu ya!-->!-->!-->…
INEC ta amince da sabon shugabancin jam’iyyar ADC na ƙasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta tabbatar da sabon shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), lamarin da ya samu yabo daga ƴan jam’iyyar da kuma magoya bayan demokaraɗiyya a Najeriya.
Wakilinmu ya tattaro!-->!-->!-->…