• Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers
Sign in

Welcome, Login to your account.

Forget password?
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.

  • Thursday, January 15, 2026
  • Tuntuɓe Mu
  • Manufar Tsare Sirri
  • Game da Mu

TIMES HAUSA TIMES HAUSA - Times Hausa, jarida ce ta Hausa da aka samar domin samar da sahihan labarai kan harkokin siyasa, ilimi, kasuwanci, tattalin arziki, lafiya, da sauransu.

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Ilimi
  • Lafiya
  • Tsaro
  • Nishadi
  • Ra’ayoyi
  • Afirka
  • Duniya
  • Rahotanni
  • Sashen English
Times Hausa
Addini

Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Tarayya zuwa sunan Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Times Hausa Dec 20, 2025
Addini

Ɗaliban Jigawa sun yi nasara a Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta bana, Hon.…

Addini

Borno da Kano sun zama gwarazan Gasar Karatun Al-Ƙur’ani ta Najeriya…

Babban Labari

ƳANCIN ƘANANAN HUKUMOMI: Shugaba Tinubu ya tuƙa amala ta gagareshi ci

Babban Labari

ICPC ta nemi a sake fasalin yaƙi da cin hanci a jihohi da ƙananan…

Labarai

Ɗan takarar ADC a Anambra ya kira sakamakon zaɓen gwamnan jihar a matsayin abin allawadai

Times Hausa Nov 9, 2025
Ɗan takarar jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a zaɓen gwamnan Anambra na 8 ga Nuwamba, John Nwosu, ya yi watsi da sakamakon zaɓen, yana mai cewa abin da ya gudana “ba zaɓe ba ne, kuma tsarin ya miƙa wuya ga ta’asar cin hanci.” …
Addini

Majalissar Ƙoli ta Addinin Musuluci ta ƙaryata zargin “kisan ƙiyayya ga Kiristoci” a Najeriya, ta ce…

Times Hausa Nov 9, 2025
Majalisar Ƙoli ta Addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kakkausar suka ga abin da ta kira “labarin bogi mai cike da hatsari” daga gwamnatin Amurka da ke zargin ana yi wa Kiristoci kisan ƙare-dangi a Najeriya. TIMES HAUSA ta tattaro…
Babban Labari

Wasu ƴan siyasar Amurka na kiran a hana Mamdani hawa kujera, a kore shi daga ƙasar – ko hakan na iya…

Times Hausa Nov 9, 2025
Bayan samun nasarar Zohran Mamdani a zaɓen Mayor na birnin New York, wanda ya zama Musulmi na farko kuma dan asalin Kudancin Asiya na farko da ya lashe matsayin, wasu masu ƴan Republican a Washington sun fara bin matakin dakatar da shi…
Addini

Majalisar Shari’a ta buƙaci Tinubu ya canja sabon shugaban INEC, saboda rubutunsa na nuna ƙiyayya ga…

Times Hausa Nov 9, 2025
Majalisar Shari’a ta Najeriya (SCSN) ta bukaci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nazarin naɗin Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin Shugaban Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC), bayan zarge-zargen cewa ya taɓa rubuta takardar shari’a mai…
Babban Labari

Korar Jami’an DSS 115: sabbin bayanai sun bankaɗo manyan laifukan da suka rikita rundunar

Times Hausa Nov 9, 2025
Sabbin bayanai da aka tattara daga manyan majiyoyin tsaro sun bayyana dalilan da suka kai gwamnatin tarayya ga sallamar jami’ai 115 na Hukumar Tsaro Ta Farin Kaya (DSS), bayan an same su da laifuka masu barazana ga martabar rundunar. …
Babban Labari

Soludo ya lashe zaɓen gwamna, matsayin jam’iyyun siyasa ya ƙara bayyana a Anambra

Times Hausa Nov 9, 2025
Ɗan takarar jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA), Farfesa Chukwuma Charles Soludo, ya lashe zaɓen gwamnan Jihar Anambra da aka gudanar a ranar Asabar, 8 ga Nuwamba 2025, bayan samun ƙuri’u 422,664 a sakamakon zaɓen da Hukumar…
Babban Labari

Birtaniya ta gargaɗi ƴan ƙasarta kan zirga-zirga a Najeriya, ta bayyana jihohi da wurare mafiya…

Times Hausa Nov 9, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje ta Birtaniya (FCDO) ta sake sabunta gargaɗin tafiye-tafiye zuwa Najeriya, tana bayyana yadda tsaro ke ta taɓarɓarewa a sassa daban-daban na ƙasar, tare da ƙaruwar ayyukan ta’addanci, fashi da makami, da garkuwa da…
Babban Labari

EFCC ta cafke wasu mutane bisa zargin sayen ƙuri’u a lokacin zaɓen gwamnan Anambra

Times Hausa Nov 9, 2025
Hukumar Yaƙi da Masu Yi wa Tattalin Arziƙi Ta’annati (EFCC) ta kama wasu mutum uku da ake zargi da sayen ƙuri’u a yankuna daban-daban na Jihar Anambra yayin zaɓen gwamna da aka gudanar a ranar Asabar, 8 ga Nuwamba 2025. Waɗanda aka kama…
Babban Labari

Ƴan Sanda a Jigawa sun kama ƴan fashi, masu kisan kai da ɓarayin motoci bayan zuzzurfan bincike

Times Hausa Nov 9, 2025
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Jigawa ta tabbatar da kama wasu da ake zargi da laifukan fashi da makami, kisan kai, da satar motoci sakamakon cigaba da aikin leƙen asiri da haɗin gwiwa tsakanin hukumomin tsaro. Kwamishinan ƴan sandan, CP…
Labarai

Jami’in NSCDC ya fashe da kuka a gaban kotu bayan kama shi da zambar kuɗaɗe da cin amana

Times Hausa Nov 9, 2025
Hukumar ICPC ta gurfanar da Mataimakin Superintendent na NSCDC, Sani Yakubu, a gaban Mai Shari’a Isiaka na Babbar Kotun Kaduna mai lamba 12 bisa tuhume uku na cin amana da almundahanar kudi. TIMES HAUSA ta tattaro cewa gurfanarwar ta…
Previous 1 … 3 4 5 6 7 … 21 Next

SABBIN LABARAI

Addini

Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Tarayya zuwa sunan Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Times Hausa Dec 20, 2025
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da sauya sunan Federal University of Medical Sciences, Azare, da ke Jihar…
Addini

Ɗaliban Jigawa sun yi nasara a Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta bana, Hon.…

Addini

Borno da Kano sun zama gwarazan Gasar Karatun Al-Ƙur’ani ta Najeriya…

Babban Labari

ƳANCIN ƘANANAN HUKUMOMI: Shugaba Tinubu ya tuƙa amala ta gagareshi ci

Babban Labari

ICPC ta nemi a sake fasalin yaƙi da cin hanci a jihohi da ƙananan…

Babban Labari

DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu ya gabatar da “kasafin ƙarfafawa, sabunta juriya…

Babban Labari

Dokar Harajin Tinubu: Majalisar Wakilai ta kafa kwamitin bincike, PDP…

Prev Next 1 of 30

NISHADI

Addini

Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Tarayya zuwa sunan Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Times Hausa Dec 20, 2025
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da sauya sunan Federal University of Medical Sciences, Azare, da ke Jihar…
Addini

Ɗaliban Jigawa sun yi nasara a Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta bana, Hon.…

Addini

Borno da Kano sun zama gwarazan Gasar Karatun Al-Ƙur’ani ta Najeriya…

Babban Labari

ICPC ta nemi a sake fasalin yaƙi da cin hanci a jihohi da ƙananan…

Babban Labari

DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu ya gabatar da “kasafin ƙarfafawa, sabunta juriya…

Babban Labari

Dokar Harajin Tinubu: Majalisar Wakilai ta kafa kwamitin bincike, PDP…

Babban Labari

Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga PDP zuwa APC

Prev Next 1 of 29

TSARIN RAYUWA

Addini

Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Tarayya zuwa sunan Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Times Hausa Dec 20, 2025
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da sauya sunan Federal University of Medical Sciences, Azare, da ke Jihar…
Addini

Ɗaliban Jigawa sun yi nasara a Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta bana, Hon.…

Addini

Borno da Kano sun zama gwarazan Gasar Karatun Al-Ƙur’ani ta Najeriya…

Babban Labari

ICPC ta nemi a sake fasalin yaƙi da cin hanci a jihohi da ƙananan…

Babban Labari

DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu ya gabatar da “kasafin ƙarfafawa, sabunta juriya…

Prev Next 1 of 41

YAWON BUDE IDANU

Addini

Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Tarayya zuwa sunan Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Times Hausa Dec 20, 2025
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da sauya sunan Federal University of Medical Sciences, Azare, da ke Jihar…
Addini

Ɗaliban Jigawa sun yi nasara a Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta bana, Hon.…

Addini

Borno da Kano sun zama gwarazan Gasar Karatun Al-Ƙur’ani ta Najeriya…

Babban Labari

ICPC ta nemi a sake fasalin yaƙi da cin hanci a jihohi da ƙananan…

Babban Labari

DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu ya gabatar da “kasafin ƙarfafawa, sabunta juriya…

Prev Next 1 of 41

RA'AYOYI

Addini

Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Tarayya zuwa sunan Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Dec 20, 2025
Addini

Ɗaliban Jigawa sun yi nasara a Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta bana, Hon. Ƴankoli ya yabawa Gwamna Namadi

Dec 20, 2025
Addini

Borno da Kano sun zama gwarazan Gasar Karatun Al-Ƙur’ani ta Najeriya ta bana

Dec 20, 2025
Babban Labari

ƳANCIN ƘANANAN HUKUMOMI: Shugaba Tinubu ya tuƙa amala ta gagareshi ci

Dec 20, 2025
Babban Labari

ICPC ta nemi a sake fasalin yaƙi da cin hanci a jihohi da ƙananan hukumomi

Dec 19, 2025
Babban Labari

DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu ya gabatar da “kasafin ƙarfafawa, sabunta juriya da wadata ga kowa” na 2026 mai yawan naira…

Dec 19, 2025
Babban Labari

Dokar Harajin Tinubu: Majalisar Wakilai ta kafa kwamitin bincike, PDP ta nemi a jinkirta aiwatarwa

Dec 19, 2025
Prev Next 1 of 30

TATTAUNAWA

Addini

Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Tarayya zuwa sunan Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Dec 20, 2025
Addini

Ɗaliban Jigawa sun yi nasara a Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta bana, Hon. Ƴankoli ya yabawa Gwamna Namadi

Dec 20, 2025
Addini

Borno da Kano sun zama gwarazan Gasar Karatun Al-Ƙur’ani ta Najeriya ta bana

Dec 20, 2025
Babban Labari

ICPC ta nemi a sake fasalin yaƙi da cin hanci a jihohi da ƙananan hukumomi

Dec 19, 2025
Babban Labari

DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu ya gabatar da “kasafin ƙarfafawa, sabunta juriya da wadata ga kowa” na 2026 mai yawan naira…

Dec 19, 2025
Babban Labari

Dokar Harajin Tinubu: Majalisar Wakilai ta kafa kwamitin bincike, PDP ta nemi a jinkirta aiwatarwa

Dec 19, 2025
Babban Labari

Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga PDP zuwa APC

Dec 19, 2025
Prev Next 1 of 29

RA'AYIN TIMES HAUSA

Addini

Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Tarayya zuwa sunan Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Dec 20, 2025
Addini

Ɗaliban Jigawa sun yi nasara a Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta bana, Hon. Ƴankoli ya yabawa Gwamna Namadi

Dec 20, 2025
Addini

Borno da Kano sun zama gwarazan Gasar Karatun Al-Ƙur’ani ta Najeriya ta bana

Dec 20, 2025
Babban Labari

ICPC ta nemi a sake fasalin yaƙi da cin hanci a jihohi da ƙananan hukumomi

Dec 19, 2025
Prev Next 1 of 51
  • Facebook Join us on Facebook
  • Twitter Join us on Twitter
  • Youtube Join us on Youtube
  • Instagram Join us on Instagram
TIMES HAUSA, jarida ce ta Hausa da aka samar domin samar da sahihan labarai kan harkokin siyasa, ilimi, kasuwanci, tattalin arziƙi, lafiya, da sauransu. Muna tantance labari tare da yin zuzzurfan bincike domin tabbatar da cewar mabiyanmu ba su sami labari marar tushe ba.

January 2026
M T W T F S S
 1234
567891011
12131415161718
19202122232425
262728293031  
« Dec    
Popular Categories
  • Labarai203
  • Babban Labari126
  • Tsaro56
  • Siyasa36
  • Gwamnati34
  • Muhalli22
news.timesofnigeria@gmail.com
+234 803 787 2140
Ibrahim Aliyu Bypass,
14, Asma'u Plaza,
Opposite Awajil Filling Station,
Dutse,, Jigawa State. 720101
Nigeria.
  • Tuntuɓe Mu
  • Manufar Tsare Sirri
  • Game da Mu
© 2026 - Times Hausa. All Rights Reserved.
Website Design: BetterStudio

Powered by
...
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by
Sign in

Welcome, Login to your account.

Forget password?
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.