Gwamnatin Najeriya ta fasa cirar harajin kashi 15 cikin 100 kan shigo da fetur da dizal
Hukumar Tsare-tsaren Albarkatun Man Fetur ta NMDPRA ta Najeriya ta tabbatar da cewa shirin aiwatar da cirar harajin kashi 15 cikin 100 (ad-valorem import duty) a kan shigo da fetur da dizal ba ya cikin shirin gwamnati a halin yanzu.
A!-->!-->!-->…
Saraki ya buƙaci PDP ta dakatar da Gangamin Ƙasa, ta kafa shugabannin riƙon ƙwarya
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Dr. Bukola Saraki, ya shawarci jam’iyyar PDP da ta dakatar da taron ƙasa da aka shirya gudanarwa a ranar 15 zuwa 16 ga Nuwamba a Ibadan, jihar Oyo, yana mai gargaɗin cewa ci gaba da shirin a irin wannan!-->…
Jihohi 28 sun gaza biyan kuɗin fansho da garatuity har naira biliyan 626.81, tsofin ma’aikata na…
Kamfanin bincike na BudgIT ya bayyana cewa, tsofaffin ma’aikata na jihohi 28 daga cikin 36 na Najeriya suna bin kuɗin fansho da alawus na ajiye aiki, inda adadin kudin da suke bi suka kai naira biliyan 626.81.
Kamfanin ya ce tsofin!-->!-->!-->…
Fiye da ƙasashe 15 na fuskantar barazanar gwagwarmayar ceton rayuwa saboda tsananin yunwa a duniya,…
Hukumomin Kula da Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya, Hukumar Abinci da Noma (FAO) da Shirin Abinci na Duniya (WFP), sun yi gargaɗin cewa miliyoyin mutane na iya fuskantar yunwa mai tsanani a sassa daban-daban na duniya, yayin da ƙarancin!-->…
Gwamnatin Jigawa ta amince da sabon tsarin albashi ga likitoci, a yanzu albashinsu zai haura na…
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da sabon tsarin albashi ga likitoci da sauran ma’aikatan lafiya a asibitocin jihar, wanda hakan ya kawo ƙarshen takaddamar shekaru 15 da ta shafi batun biyansu albashi bisa tsarin tarayya.
TIMES HAUSA ta!-->!-->!-->…
“Ina matuƙar takaicin kai jam’iyyata ƙara kotu” – in ji Sule Lamido, mai neman shugabancin PDP na…
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa yana cikin baƙin ciki da takaici kan matakin da ya ɗauka na kai ƙarar jam’iyyarsa ta PDP kotu, sakamakon hana shi shiga jerin masu fafatawa a zaɓen shugabancin jam’iyyar.
!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa ta ɓoye tura wasu ɗalibai zuwa Cyprus, an ƙi tura ƴaƴan talakawa an tura na…
Gwamnatin Jihar Jigawa ta sake tura ƙarin ɗalibai zuwa ƙasar Cyprus domin karatun lafiya, amma wannan karon an gudanar da shirin cikin sirri, lamarin da ya tayar da ƙura a tsakanin al’umma da ma wasu tsoffin jami’an gwamnati.
TIMES!-->!-->!-->…
Rikicin Manoma da Makiyaya: Kwamishinan ƴan sanda ya jagoranci taron sulhu a Jigawa
Kwamishinan Ƴan Sanda na Jihar Jigawa, CP Dahiru Muhammad, ya gudanar da wani muhimmin taron zaman lafiya da tsaro tare da shugabanni, masu ruwa da tsaki da wakilan al’ummomi daga Gishinawo da Abangawa, bayan ɓarkewar rikici tsakanin!-->…
Kotu ta sake dakatar da PDP daga gudanar da gangamin ƙasa saboda hana Lamido takara
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sake dakatar da jam’iyyar PDP daga gudanar da taron gangamin ƙasa da ta shirya yi a Ibadan, Jihar Oyo, a ranar 15 da 16 ga Nuwamba.
TIMES HAUSA ta samo daga Channels Television cewa kotun ta kuma hana!-->!-->!-->…
Ƴan sanda a Jigawa suka cafke manyan dillalan miyagun ƙwayoyi, suka ƙwato ƙwayoyi da kuɗaɗe
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta ce ta samu nasarar kama wasu fitattun dillalan miyagun ƙwayoyi a garuruwan Dutse, Guri, Babura, Kanya Babba, Bulangu da Yankwashi, a wani jerin samamen da aka gudanar domin murƙushe safarar kwayoyi a!-->…