Gwamna Namadi ya bayyana matsayar Jigawa kan shan giya, “Doka ce kan kowa, ba ta bar kowa ba”
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya sake jaddada matsayin gwamnatin jihar kan shan giya, yana mai bayyana cewa dokar ba wai an tsara ta ba ne domin tauye haƙƙin wani, illa dai domin daidaita lamuran da suka saɓa wa doka, al’ada da!-->…
Ƙaramar Hukumar Hadejia a Jigawa ta fara gina ramin zuƙe ruwa mai tsawon kilomita uku don magance…
Ƙaramar Hukumar Hadejia a jihar Jigawa ta fara aikin gina rami mai tsawon kilomita uku domin bai wa ruwa hanya daga wani tafki zuwa Kogin Hadejia, a wani yunƙuri na magance matsalar ambaliya da ke addabar al’ummar yankin.
Wannan na!-->!-->!-->…
Za a samu ruwan sama a kusan dukkan jihohin Najeriya a yau Juma’a – NiMet
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar da cewa za a samu ruwan sama mai haɗuwa da guguwar iska a sassa daban-daban na ƙasar nan ranar Juma’a, 19 ga Satumba 2025.
Wakiliyarmu ta tattaro daga rahoton NiMet cewa za a samu!-->!-->!-->…
Hukumar Hana Cin Hanci ta Jigawa ta ƙwato sama da naira miliyan 200, ta warware ƙorafe-ƙorafe
Hukumar Karɓar Korafi da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Jigawa (PCACC) ta bayyana cewa ta ƙwato sama da naira miliyan 200 daga cikin korafe-korafen da jama’a suka shigar, tun bayan da aka kafa ta a farkon shekarar 2024.
Wakilinmu!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda a Jigawa sun damƙe ƴan ƙwaya, ɓarayin shanu da masu lalata kayan gwamnati, sun bayyana…
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta bayyana cewa jami’anta sun cafke wasu matasa da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi, satar shanu da tumaki, da kuma lalata wayoyin wutar lantarki a wasu yankuna na jihar.
Wannan na ƙunshe ne cikin!-->!-->!-->…
Hukumar Alhazai ta Jigawa ta sake jaddada ranar ƙarshe ta biyan kuɗin aikin Hajjin baɗi, saura ƴan…
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta shawarci dukkan masu niyyar zuwa aikin Hajji a shekarar 2026 da su gaggauta kammala biyan kuɗaɗen su kafin ranar 8 ga watan Oktoba 2025.
Wakilinmu ya tattaro cewa Darakta Janar na hukumar,!-->!-->!-->…
Kano ce jiha mafi cin jarrabawar NECO a 2025, Gwamna Abba ya nuna farin cikinsa
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana farin cikinsa bayan da Jihar Kano ta zama jiha mafi samun nasara a jarrabawar NECO ta 2025 ga ɗaliban makarantu, inda ta zarce sauran jihohi a sakamakon ƙarshe.
A wani saƙo da ya wallafa!-->!-->!-->…
Mustapha Sule Lamido ya taya Farouk Gumel murna kan naɗinsa a matsayin Shugaban Hukumar Alkinta…
Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Jigawa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Mustapha Sule Lamido, ya bayyana jin daɗinsa kan naɗin da aka yi wa ɗan Najeriya, Farouk Mohammed Gumel, a matsayin Shugaban Daraktocin Hukumar Alkinta Arziƙin!-->…
Fubara ya koma bakin aiki bayan wata shida na dokar ta-ɓaci a Rivers, dubannan mutane ne suka tarbe…
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu, sun koma kujerunsu na mulki yau Alhamis, bayan shafe watanni shida a waje, sakamakon dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ƙaƙaba a jihar a ranar 18 ga Maris, 2025.
!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun ƙaryata tallata ɗaukar sabbin ma’aikata da ke yawo a kafofin sadarwa
Rundunar Ƴan Sandan Najeriya ta ƙaryata wata sanarwa da ta yaɗu a shafukan sada zumunta wadda ke iƙirarin cewa za a buɗe sabuwar damar ɗaukar sabbin ma’aikata daga ranar 22 ga Satumba, 2025.
Sanarwar bogi mai taken “Nigeria Police Force!-->!-->!-->…