NiMet Ta Yi Gargaɗin Samun Iska da Ruwan Sama a Faɗin Ƙasar Nan Gobe Juma’a
Hukumar Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta sanar da cewa za a samu guguwar iska mai ƙarfi da ruwan sama a wasu sassan Najeriya a ranar Juma’a, 5 ga Satumba 2025, lamarin da ka iya haifar da jinkirin harkokin sufuri da wasu ayyukan waje.
!-->!-->!-->…
Annabi Muhammad (SAW): Gwarzontaka, Rahama, Da Nasarorin Da Ba A Taɓa Samun Irinsu Ba
A yau, 12 ga Rabi’ul Awwal, 1447, Musulmi a duk faɗin duniya na murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad (tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi), fitaccen mutum ne da tarihin rayuwarsa ya ci gaba da shafar addinai, dokoki,!-->…