Ƴan Sanda sun ritsa gungun ɓarayin kayan lantarki da ke jefa ƴan Jigawa cikin duhu
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta rusa wata babbar ƙungiyar masu lalata kayayyakin lantarki da ake zargin sun lalata transfomomi 15 da manyan wayoyin wuta waɗanda darajarsu ta kai miliyoyin nairori a sassa daban-daban na jihar.
!-->!-->!-->…
Wani saurayi ya yi ajalin tsohuwar budurwarsa shekaru biyu bayan rabuwarsu
Times Hausa ta sami rahoton cewa, wata matashiya, Deborah Moses, wadda aka fi sani da Deb’rah Porsche, ta rasa ranta a Lagos bayan da tsohon saurayinta, Lintex Ogale, ya kai mata hari, kusan shekaru biyu bayan ta kawo ƙarshen!-->…
Iyaye a Jigawa sun koka kan tsadar kayan makaranta yayin da ake shirin komawa karatu
Rahoton da jaridar PUNCH ta tattara a Dutse, Jihar Jigawa, ya nuna cewa iyaye a jihar na kokawa kan hauhawar farashin kayan makaranta yayin da makarantun gwamnati da na kuɗi ke shirin komawa karatu a ranar Litinin mai zuwa don fara sabon!-->…
Tambuwal ya ce, ya “ƙuduri aniyar kawar da gwamnatin Tinubu daga mulkin Najeriya a 2027”
Times Hausa ta gano cewa, tsohon gwamnan Jihar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, da wasu mutane a Najeriya na wani shiri da nufin ganin gwamnati mai ci ta sauƙa daga mulki a shekarar 2027 ta hanyar demokaraɗiyya.
Tambuwal, wanda ya!-->!-->!-->…
NiMet ta sanar da samun ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu sassan Najeriya a yau Asabar
Daga rahoton da wakilinmu ya tattaro daga Hukumar Kula da Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta fitar, an bayyana yanda yanayin yini da daren yau Asabar, 6 ga Satumba, 2025 zai kasance.
A Arewa, NiMet ta bayyana cewa ana sa ran samun guguwar iska!-->!-->!-->…
Wata sabuwar cuta ta yi ajalin yara a Borno, iyayensu kuma na kwance a asibiti
An shiga jimami a ƙauyen Kukurpu da ke yankin Kwajaffa a Ƙaramar Hukumar Hawul, Jihar Borno, bayan da wasu yara huɗu ƴan gida ɗaya suka rasu a dalilin wata mummunar cuta, yayin da iyayensu ke samun kulawa a asibiti.
Zagazola Makama, mai!-->!-->!-->…
ADC ta gargaɗi ƴan sanda da gwamnati, “Ku daina tsoratar da shugabanninmu, ku fuskanci ƴan ta’adda
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi gargaɗi ga Gwamnatin Tarayya da Hukumar Ƴan Sanda ta Najeriya kan abin da ta kira mummunan tsoratar da shugabannin jam’iyyun adawa, tana mai kiran jami’an tsaro su mayar da hankali wajen!-->…
Badaƙalar Cin Hanci A Kano Ta Kara Ƙazanta, Kwamishina Ya Amince Da Yin Badaƙalar Naira Biliyan 1.17
Badaƙalar cin hanci a gwamnatin Kano ta ƙara muni bayan Kwamishinan Harkokin Al’umma da Ci Gaban Ƙauyuka na jihar, Abdulkadir Abdulsalam, ya amince da cewa ya sanya hannu a kan biyan kuɗi har Naira biliyan 1.17 da ba a yi kwangilar da aka!-->…
Sojoji Sun Ce Dole Ne Sai Soja Ya Yi Aikin Shekaru 15 Kafin Ya Ajiye Aiki Duk Da Hukuncin Kotu
Hedikwatar Tsaro ta ƙasa ta bayyana cewa za ta ci gaba da bin ƙa’idar dole sai jami’i ya yi aƙalla shekaru 15 kafin ya yi murabus daga aikin soja, duk kuwa da hukuncin kotu da ya soke wannan doka.
A ranar Talata, Kotun Ma’aikata ta Ƙasa!-->!-->!-->…
An Bayyana Sake Ɓarkewar Cutar Ebola, WHO ta Koka Kan Yiwuwar Samun Yaɗuwa
Hukumomin lafiya a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo sun tabbatar da ɓarkewar cutar Ebola a lardin Kasai, inda aka samu mutane 28 da ake zargin sun kamu, da kuma mace-macen wasu 15 ciki har da ma’aikatan lafiya huɗu.
Wani jawabi daga!-->!-->!-->…