Ƙungiyoyin ƙwadago sun nemi a ƙara mafi ƙarancin albashi saboda na ₦70,000 ba ya biyan buƙata
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) da ma’aikatan gwamnatin tarayya sun sake neman a duba mafi ƙarancin albashi na ƙasa, suna masu cewa naira 70,000 yanzu bata dace da halin tattalin arziƙin ƙasar ba.
Wannan kiran na zuwa ne bayan wasu!-->!-->!-->…
Za a sami rashin lafiyar wata mai tsanani “blood moon” a yau Lahadi a Najeriya da wasu ƙasashen…
Mutanen Najeriya da wasu ƙasashen Yammacin Afirka na shirin shaida wani gagarumin al’amari na sararin samaniya a ranar Lahadi, 7 ga Satumba, yayin da za a samu cikakken kusufin tun daga ƙarfe 8:00 na dare agogon Yammacin Afirka.
Rahoton!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Tsofin Ɗaliban BUK ta gudanar da Taron Shekara karo na 35, ta ƙaddamar da shafin yanar gizo…
Ƙungiyar Ɗaliban da Suka Kammala Karatu ta Jami’ar Bayero Kano, BUK (BUKAA) ta gudanar da taron shekara-shekara karo na 35 a ranar Asabar, 6 ga Satumba, 2025, inda manyan tsofaffin ɗalibai daga dukkan shiyyoyi shida na Najeriya suka!-->…
Kamfanin Gombe Line ya fitar da sabon jadawalin kuɗaɗen mota mafi araha a manyan hanyoyin Najeriya
Kamfanin Sufuri na Jihar Gombe, wanda aka fi sani da Gombe Line, ya jaddada aniyarsa ta ci gaba da bai wa matafiya tsari mai sauƙi da araha a duk manyan hanyoyin Najeriya.
Wannan na ƙunshe ne a wata sanarwa da wakilyarmu Fatima Abubakar!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga sun kashe mutum takwas, sun sace uku, sun ƙone motocin sintiri a Katsina
Ƴan bindiga sun kashe mutum takwas, sun kuma ƙone motocin sintiri biyu tare da yin garkuwa da mutane uku a wani hari da suka kai ƙauyen Magaji Wando a Ƙaramar Hukumar Dandume, Jihar Katsina.
Wakilinmu Bashar Aminu ya tattaro daga!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda a Bangladesh sun fara kame bayan wasu masu iƙirarin aƙida sun yi ta’addanci wa kabari da…
Ƴan sanda a Bangladesh sun fara neman waɗanda suka aikata laifi bayan ɗaruruwan masu tsattsauran ra’ayin addini sun lalata kabarin wani malami mai cike da cece-kuce, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum ɗaya da jikkatar wasu kusan 50.!-->…
Hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a sassa daban-daban na Najeriya na yau Lahadi daga NiMet
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta fitar da hasashen cewa ruwan sama mai ɗauke da guguwa zai ratsa sassa daban-daban na Najeriya a ranar Lahadi, 7 ga Satumba, 2025.
Wakiliyarmu, Maryam Ayuba Auyo ta gano daga hasashen hukumar!-->!-->!-->…
NiMet ta fitar da sabon gargaɗi kan yiyuwar samun ambaliya a jihohi 16
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta sake fitar da sabon gargaɗi kan yiwuwar samun ambaliya, inda ta yi nuni da cewa jihohi 16 na fuskantar haɗarin ambaliya a kwanakin nan saboda yawan ruwan sama da kuma tsananin danshin ƙasa.
!-->!-->!-->…
Shugaban tsagin NNPP a Kano ya ce korar da aka yi wa Kofa “ba ta halatta ba” kuma “ba ta da wani…
Shugaban wani tsagi na NNPP a Kano, Sanata Mas'ud El'Jibrin Doguwa, ya yi watsi da korar Abdulmumin Jibrin Kofa daga jam’iyyar, yana bayyana ta a matsayin wadda “ba ta halatta ba” kuma “ba ta da wani tasiri a doka”.
Wakilinmu ya tattaro!-->!-->!-->…
NNPP ta kori ɗan majalisar wakilanta, tana zarginsa da yi wa jam’iyyar APC aiki
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) a Kano ta kori ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru/Bebeji a Majalisar Tarayya, Abdulmumin Jibrin Kofa, bisa zargin yin aiki da jam’iyyar adawa da kuma kasa biyan kuɗaɗen jam’iyya na ƙa’ida.
!-->!-->…