An samu rasuwa da jikkatar mutane a rugujewar wani gini a Jigawa, shugabanni sun ce a kula
Wani mutum ya rasa ransa yayin da wasu bakwai suka jikkata sakamakon rugujewar wani gini a ƙauyen Kabak, cikin Ƙaramar Hukumar Kirikasamma, Jihar Jigawa.
Jami’in yaɗa labarai na ƙaramar hukumar, Musa Muhammad, ya tabbatar da faruwar!-->!-->!-->…
Rundunar ƴan sanda ta ragargaji manyan dillalan miyagun ƙwayoyi a Jigawa
Rundunar ƴan sanda ta Jihar Jigawa ta samu nasarar cafke mutane goma sha uku da ake zargin manyan dillalan miyagun ƙwayoyi ne, a wani jerin samame da ta gudanar a sassan jihar daga ranar 2 zuwa 6 ga Satumba, 2025.
Wakilinmu, Zulkifl!-->!-->!-->…
Muhimman abubuwa 10 da suka faru a rana mai kama ta yau, 8 ga Satumba
Kamar kowacce rana ta tarihi, a rana mai kama ta yau a shekarun da suka gabata, abubuwa da dama sun faru na tarihi, ga kaɗan daga cikinsu:
Boko Haram ta fasa gidan yari a Bauchi – 2010
A ranar 7 zuwa 8 ga Satumba 2010, ƴan ƙungiyar!-->!-->!-->!-->!-->…
Sanata Natasha za ta koma majalissa bayan shafe watanni shida a dakace
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, wadda ke wakiltar Kogi ta Tsakiya, za ta koma Majalisar Dattawa a ƙarshen watan nan bayan kammala dakatawar da aka yi mata ta tsawon watanni shida, in ji lauyanta, Victor Giwa.
Giwa ya shaida wa manema!-->!-->!-->…
Wasu ƴan bindiga sanye da hijabi sun sace mutane 2 a Neja, yayin da sojoji suka kashe Kachalla Balla…
Wakilinmu, Bashar Aminu ya samo cewa ƴan bindiga sanye da hijabi sun sace mutane biyu a Melehe, ƙaramar hukumar Kontagora, Jihar Neja, yayin da rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kashe sanannen shugaban ƴan fashi, Kachalla Balla, tare!-->…
Wasu jiga-jigan manyan Najeriya za su ƙaddamar da sabuwar tafiyar gyaran demokaraɗiyya a ranar…
Manyan masana da shugabannin fannoni daban-daban na Najeriya, ciki har da Farfesa Pat Utomi, tsohon Shugaban INEC Farfesa Attahiru Jega da tsohuwar Ministar Ilimi, Dr. Oby Ezekwesili, za su ƙaddamar da sabuwar tafiya domin neman gyaran!-->…
Mutane 63 ne suka mutu, ciki har da sojoji, a sabon harin da Boko Haram ta kai Jihar Borno
Fushi da alhini sun mamaye Bama a Jihar Borno bayan aƙalla mutane 63, ciki har da sojoji biyar, sun rasa rayukansu a sabon harin da Boko Haram ta kai a garin Darajamal, wanda aka dawo da mazauna cikinsa kwanan nan bayan gudun hijirar!-->…
NiMet ta yi hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a yau Litinin a sassan Najeriya
Wakiliyarmu Maryam Ayuba ta tattaro daga Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) cewa hasashen yanayi na ranar Litinin, 8 ga Satumba, 2025, daga ƙarfe 12 na dare zuwa ƙarfe 11:59 daren Talata, ya nuna ana sa ran samun ruwan sama da!-->…
Ƙungiyar Kare Haƙƙin Bil’adama ta saki zazzafan gargaɗi kan barazanar DSS na hana amfani da manhajar…
Ƙungiyar Kare Haƙƙin Bil’adama ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta umartar Hukumar Tsaron Ƙasa (DSS) ta janye barazanar hana X (Twitter a da) a Najeriya, suna masu cewa hakan zai zama take haƙƙin ƴancin faɗar albarkacin baki!-->…
ADC ta zargi APC da kai hari coci a Lagos saboda tsoron shaharar da take samu
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta zargi jam’iyyar APC mai mulki da tsoratarwa da tayar da hankali bayan harin da aka kai wurin taronta a wani coci a Alimosho, Jihar Lagos.
Wakilinmu, Faruk Ahmad, ya tattaro daga wata!-->!-->!-->…