• Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers
Sign in

Welcome, Login to your account.

Forget password?
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.

  • Thursday, October 23, 2025
  • Tuntuɓe Mu
  • Manufar Tsare Sirri
  • Game da Mu

TIMES HAUSA TIMES HAUSA - Times Hausa, jarida ce ta Hausa da aka samar domin samar da sahihan labarai kan harkokin siyasa, ilimi, kasuwanci, tattalin arziki, lafiya, da sauransu.

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Kasuwanci
  • Ilimi
  • Lafiya
  • Tsaro
  • Nishadi
  • Ra’ayoyi
  • Afirka
  • Duniya
  • Rahotanni
  • Sashen English
Times Hausa
Babban Labari

Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don rage wa jama’a wahalar ruwan sha

Times Hausa Oct 19, 2025
Labarai

Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a…

Kasuwanci da Tattalin Arziki

Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga…

Labarai

ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon…

Labarai

ICPC za ta gurfanar da wani ɗan jaridar ƙarya kan zambar miliyoyin…

Addini

Ƴan Sanda a Bangladesh sun fara kame bayan wasu masu iƙirarin aƙida sun yi ta’addanci wa kabari da…

Times Hausa Sep 7, 2025
Ƴan sanda a Bangladesh sun fara neman waɗanda suka aikata laifi bayan ɗaruruwan masu tsattsauran ra’ayin addini sun lalata kabarin wani malami mai cike da cece-kuce, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum ɗaya da jikkatar wasu kusan 50.…
Labarai

Hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a sassa daban-daban na Najeriya na yau Lahadi daga NiMet

Times Hausa Sep 7, 2025
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta fitar da hasashen cewa ruwan sama mai ɗauke da guguwa zai ratsa sassa daban-daban na Najeriya a ranar Lahadi, 7 ga Satumba, 2025. Wakiliyarmu, Maryam Ayuba Auyo ta gano daga hasashen hukumar…
Babban Labari

NiMet ta fitar da sabon gargaɗi kan yiyuwar samun ambaliya a jihohi 16

Times Hausa Sep 6, 2025
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta sake fitar da sabon gargaɗi kan yiwuwar samun ambaliya, inda ta yi nuni da cewa jihohi 16 na fuskantar haɗarin ambaliya a kwanakin nan saboda yawan ruwan sama da kuma tsananin danshin ƙasa. …
Babban Labari

Shugaban tsagin NNPP a Kano ya ce korar da aka yi wa Kofa “ba ta halatta ba” kuma “ba ta da wani…

Times Hausa Sep 6, 2025
Shugaban wani tsagi na NNPP a Kano, Sanata Mas'ud El'Jibrin Doguwa, ya yi watsi da korar Abdulmumin Jibrin Kofa daga jam’iyyar, yana bayyana ta a matsayin wadda “ba ta halatta ba” kuma “ba ta da wani tasiri a doka”. Wakilinmu ya tattaro…
Labarai

NNPP ta kori ɗan majalisar wakilanta, tana zarginsa da yi wa jam’iyyar APC aiki

Times Hausa Sep 6, 2025
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) a Kano ta kori ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru/Bebeji a Majalisar Tarayya, Abdulmumin Jibrin Kofa, bisa zargin yin aiki da jam’iyyar adawa da kuma kasa biyan kuɗaɗen jam’iyya na ƙa’ida. …
Babban Labari

Ƴan Sanda sun ritsa gungun ɓarayin kayan lantarki da ke jefa ƴan Jigawa cikin duhu

Times Hausa Sep 6, 2025
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta rusa wata babbar ƙungiyar masu lalata kayayyakin lantarki da ake zargin sun lalata transfomomi 15 da manyan wayoyin wuta waɗanda darajarsu ta kai miliyoyin nairori a sassa daban-daban na jihar. …
Babban Labari

Wani saurayi ya yi ajalin tsohuwar budurwarsa shekaru biyu bayan rabuwarsu

Times Hausa Sep 6, 2025
Times Hausa ta sami rahoton cewa, wata matashiya, Deborah Moses, wadda aka fi sani da Deb’rah Porsche, ta rasa ranta a Lagos bayan da tsohon saurayinta, Lintex Ogale, ya kai mata hari, kusan shekaru biyu bayan ta kawo ƙarshen…
Babban Labari

Iyaye a Jigawa sun koka kan tsadar kayan makaranta yayin da ake shirin komawa karatu

Times Hausa Sep 6, 2025
Rahoton da jaridar PUNCH ta tattara a Dutse, Jihar Jigawa, ya nuna cewa iyaye a jihar na kokawa kan hauhawar farashin kayan makaranta yayin da makarantun gwamnati da na kuɗi ke shirin komawa karatu a ranar Litinin mai zuwa don fara sabon…
Babban Labari

Tambuwal ya ce, ya “ƙuduri aniyar kawar da gwamnatin Tinubu daga mulkin Najeriya a 2027”

Times Hausa Sep 6, 2025
Times Hausa ta gano cewa, tsohon gwamnan Jihar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, da wasu mutane a Najeriya na wani shiri da nufin ganin gwamnati mai ci ta sauƙa daga mulki a shekarar 2027 ta hanyar demokaraɗiyya. Tambuwal, wanda ya…
Babban Labari

NiMet ta sanar da samun ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu sassan Najeriya a yau Asabar

Times Hausa Sep 6, 2025
Daga rahoton da wakilinmu ya tattaro daga Hukumar Kula da Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta fitar, an bayyana yanda yanayin yini da daren yau Asabar, 6 ga Satumba, 2025 zai kasance. A Arewa, NiMet ta bayyana cewa ana sa ran samun guguwar iska…
Previous 1 … 11 12 13 14 Next

SABBIN LABARAI

Babban Labari

Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don…

Times Hausa Oct 19, 2025
Rahotannin da TIMES HAUSA ta tattaro daga ofishin ɗan majalisar dokokin Jihar Jigawa mai wakiltar mazaɓar Birnin…
Labarai

Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a…

Kasuwanci da Tattalin Arziki

Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga…

Labarai

ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon…

Labarai

ICPC za ta gurfanar da wani ɗan jaridar ƙarya kan zambar miliyoyin…

Labarai

ADC ta bayyana ra’ayinta kan naɗa sabon shugaban INEC

Babban Labari

Yanzu duk wata kwangila da ba ta haura naira biliyan 20 ba kamfani ɗan…

Prev Next 1 of 21

NISHADI

Babban Labari

Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don…

Times Hausa Oct 19, 2025
Rahotannin da TIMES HAUSA ta tattaro daga ofishin ɗan majalisar dokokin Jihar Jigawa mai wakiltar mazaɓar Birnin…
Labarai

Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a…

Kasuwanci da Tattalin Arziki

Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga…

Labarai

ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon…

Labarai

ICPC za ta gurfanar da wani ɗan jaridar ƙarya kan zambar miliyoyin…

Labarai

ADC ta bayyana ra’ayinta kan naɗa sabon shugaban INEC

Babban Labari

Yanzu duk wata kwangila da ba ta haura naira biliyan 20 ba kamfani ɗan…

Prev Next 1 of 20

TSARIN RAYUWA

Babban Labari

Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don…

Times Hausa Oct 19, 2025
Rahotannin da TIMES HAUSA ta tattaro daga ofishin ɗan majalisar dokokin Jihar Jigawa mai wakiltar mazaɓar Birnin…
Labarai

Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a…

Kasuwanci da Tattalin Arziki

Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga…

Labarai

ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon…

Labarai

ICPC za ta gurfanar da wani ɗan jaridar ƙarya kan zambar miliyoyin…

Prev Next 1 of 28

YAWON BUDE IDANU

Babban Labari

Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don…

Times Hausa Oct 19, 2025
Rahotannin da TIMES HAUSA ta tattaro daga ofishin ɗan majalisar dokokin Jihar Jigawa mai wakiltar mazaɓar Birnin…
Labarai

Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a…

Kasuwanci da Tattalin Arziki

Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga…

Labarai

ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon…

Labarai

ICPC za ta gurfanar da wani ɗan jaridar ƙarya kan zambar miliyoyin…

Prev Next 1 of 28

RA'AYOYI

Babban Labari

Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don rage wa jama’a wahalar ruwan sha

Oct 19, 2025
Labarai

Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a kuma inganta aikin

Oct 10, 2025
Kasuwanci da Tattalin Arziki

Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga taka bom yayin tsince-tsince

Oct 10, 2025
Labarai

ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon daraktan da ya yi zambar miliyoyin nairori

Oct 10, 2025
Labarai

ICPC za ta gurfanar da wani ɗan jaridar ƙarya kan zambar miliyoyin nairori

Oct 10, 2025
Labarai

ADC ta bayyana ra’ayinta kan naɗa sabon shugaban INEC

Oct 10, 2025
Babban Labari

Yanzu duk wata kwangila da ba ta haura naira biliyan 20 ba kamfani ɗan Najeriya ne zai na yi – Minista

Oct 10, 2025
Prev Next 1 of 20

TATTAUNAWA

Babban Labari

Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don rage wa jama’a wahalar ruwan sha

Oct 19, 2025
Labarai

Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a kuma inganta aikin

Oct 10, 2025
Kasuwanci da Tattalin Arziki

Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga taka bom yayin tsince-tsince

Oct 10, 2025
Labarai

ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon daraktan da ya yi zambar miliyoyin nairori

Oct 10, 2025
Labarai

ICPC za ta gurfanar da wani ɗan jaridar ƙarya kan zambar miliyoyin nairori

Oct 10, 2025
Labarai

ADC ta bayyana ra’ayinta kan naɗa sabon shugaban INEC

Oct 10, 2025
Babban Labari

Yanzu duk wata kwangila da ba ta haura naira biliyan 20 ba kamfani ɗan Najeriya ne zai na yi – Minista

Oct 10, 2025
Prev Next 1 of 20

RA'AYIN TIMES HAUSA

Babban Labari

Hon. Rossi zai gina rijiyoyin burtsatse a faɗin Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu don rage wa jama’a wahalar ruwan sha

Oct 19, 2025
Labarai

Za a ɗauki ma’aikatan lafiya 20,000, kaso 60% nas da ugozoma, za a kuma inganta aikin

Oct 10, 2025
Kasuwanci da Tattalin Arziki

Ƴan Sandan Jigawa sun wayar da kan ƴan jari-bola kan kare kai daga taka bom yayin tsince-tsince

Oct 10, 2025
Labarai

ICPC ta yi nasarar samun hukuncin ɗaurin shekaru ga wani tsohon daraktan da ya yi zambar miliyoyin nairori

Oct 10, 2025
Prev Next 1 of 35
  • Facebook Join us on Facebook
  • Twitter Join us on Twitter
  • Youtube Join us on Youtube
  • Instagram Join us on Instagram
TIMES HAUSA, jarida ce ta Hausa da aka samar domin samar da sahihan labarai kan harkokin siyasa, ilimi, kasuwanci, tattalin arziƙi, lafiya, da sauransu. Muna tantance labari tare da yin zuzzurfan bincike domin tabbatar da cewar mabiyanmu ba su sami labari marar tushe ba.

October 2025
M T W T F S S
 12345
6789101112
13141516171819
20212223242526
2728293031  
« Sep    
Popular Categories
  • Labarai139
  • Babban Labari75
  • Tsaro35
  • Gwamnati23
  • Siyasa22
  • Muhalli22
news.timesofnigeria@gmail.com
+234 803 787 2140
Ibrahim Aliyu Bypass,
14, Asma'u Plaza,
Opposite Awajil Filling Station,
Dutse,, Jigawa State. 720101
Nigeria.
  • Tuntuɓe Mu
  • Manufar Tsare Sirri
  • Game da Mu
© 2025 - Times Hausa. All Rights Reserved.
Website Design: BetterStudio

Powered by
...
►
Necessary cookies enable essential site features like secure log-ins and consent preference adjustments. They do not store personal data.
None
►
Functional cookies support features like content sharing on social media, collecting feedback, and enabling third-party tools.
None
►
Analytical cookies track visitor interactions, providing insights on metrics like visitor count, bounce rate, and traffic sources.
None
►
Advertisement cookies deliver personalized ads based on your previous visits and analyze the effectiveness of ad campaigns.
None
►
Unclassified cookies are cookies that we are in the process of classifying, together with the providers of individual cookies.
None
Powered by
Sign in

Welcome, Login to your account.

Forget password?
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.