Likitoci sun dakatar da yajin aiki a Najeriya, za su fitar da sabuwar matsaya a 26 ga Satumba
Ƙungiyar Likitoci masu Koyon Aiki ta Najeriya (NARD) ta dakatar da yajin aikin gargaɗi na kwana biyar bayan yini biyu kacal, domin ba wa Gwamnatin Tarayya damar makonni biyu da ta biya buƙatunsu.
Shugaban NARD, Dr. Tope Osundara, ya!-->!-->!-->…
NiMet ta yi hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a kwanaki uku, Litinin zuwa Laraba
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu guguwar iska da ruwan sama mai matsakaicin yawa a sassan Najeriya daga Litinin 14 ga Satumba zuwa Laraba 16 ga Satumba.
Wakiliyarmu ta tattaro daga sanarwar da aka!-->!-->!-->…
An tsinci gawar uwa maƙale da ɗanta bayan haɗarin motar da ya hallaka mutane 19 a Zamfara
Mutane goma sha tara sun rasa rayukansu a wani mummunan haɗari da ya auku a ƙauyen Gwalli, Ƙaramar Hukumar Gummi, Jihar Zamfara, lokacin da wata motar haya ta faɗa cikin rafi daga kan wata gada ginin gargajiya.
Rahotannin da wakilin!-->!-->!-->…
Ƴan sanda sun cafke ƙananan yara da matasa masu safarar miyagun ƙwayoyi, satar babura da fasa gidaje…
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Jigawa ta cafke wasu mutane da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi, satar babura da kuma fasa gidaje a wurare daban-daban na jihar.
A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, SP Shiisu Lawan Adam!-->!-->!-->…
INEC ta tantance ƙungiyoyi 14 daga cikin 171 don ci gaba da neman rajistar zama jam’iyyun siyasa
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da cewa ƙungiyoyi 14 daga cikin 171 da suka nemi rajista sun tsallake matakin farko na tantancewa domin zama jam’iyyun siyasa.
Sanarwar da aka fitar ranar Alhamis, 11 ga Satumba 2025,!-->!-->!-->…
NiMet ta yi hasashen samun ruwan sama da iska a sassa daban-daban na Najeriya yau Lahadi
Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta sanar da cewa ana sa ran samun ruwan sama mai ɗan yawa tare da guguwar iska a wasu yankunan Najeriya ranar Lahadi, 14 ga Satumba 2025.
Hukumar ta kuma gargaɗi mazauna yankunan da ke da hatsarin!-->!-->!-->…
Saƙon Godiya da Ban Gajiya ga Mahalarta Bikin Karɓar ƴan PDP zuwa APC a Birnin Kudu – Hon. Ado…
Jam’iyyar APC mai mulki a Jihar Jigawa ta samu gagarumar nasara bayan mata 792 daga jam’iyyar adawa ta PDP sun sauya sheƙa zuwa APC a Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu.
Wakilinmu ya tattaro cewa dubban jama’a sun halarci wannan biki na sauya!-->!-->!-->…
Likitoci sun tsunduma yajin aikin gargaɗi, ƙungiyarsu na neman biyan bashin albashi da alawus
Kungiyar Likitoci masu Neman Ƙwarewa ta Ƙasa (NARD) ta fara yajin aikin gargaɗi na tsawon kwanaki biyar, duk da tabbacin da gwamnatin tarayya ta bayar na cewa za a iya kaucewa hakan.
Yajin aikin ya fara ne da misalin ƙarfe 8 na safe a!-->!-->!-->…
Matan PDP 792 Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC a Jigawa, Sun yi alƙawarin kai jam’iyyar ga nasara a zaɓen…
Aƙalla mata 792 ne suka bar jam’iyyar adawa ta People’s Democratic Party (PDP) suka koma jam’iyya mai mulki ta All Progressives Congress (APC) a Jihar Jigawa.
Wakilinmu ya tattaro cewa matan sun bayyana sauyin sheƙarsu ne a wani taro da!-->!-->!-->…
Dubban mutane sun mamaye titunan Auckland suna kira da a ƙaƙaba wa Isra’ila takunkumi
Fiye da mutane dubu hamsin sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa da ƙin jinin Isra'ila a birnin Auckland na New Zealand, a cewar ƙungiyar Aotearoa for Palestine, wacce ta shirya zanga-zangar.
Sai dai ƴan sanda sun ƙiyasta adadin!-->!-->!-->…